Ma'aikatar Hajji da Umrah ta Saudiyya ta sanar da cewa mahajjatan kasar Yemen za su iya shiga Jeddah kai tsaye daga filin jirgin saman Sana'a domin gudanar da aikin hajji daga ranar Asabar.
Lambar Labari: 3489320 Ranar Watsawa : 2023/06/16
Tehran (IQNA) Sanarwar da mahukuntan Saudiyya suka bayar kan takaita aikin hajjin bana, zai jawo asarar kudade da za ta kai dala miliyan 400 ga kamfanonin jgilar alhazai a Najeriya.
Lambar Labari: 3484957 Ranar Watsawa : 2020/07/06